Kamar yadda Kamfanin Dillancin Labarai na Ahlul-Bayt (AS) - ABNA ya ruwaito – A Daren 82 na dararen nuna goyn bayan Iran a Shahriyar al’ummar Iran masu yawa sun halarti titunan birnin wanda ke nuni da juriya da haɗin kai, juriya, da tsayin daka al’umma ga gwamnatin Iran.
Your Comment